ABNA24: Tashar talabijin ta Almasirah ta nakalto Tal’at Sharjabi yana fadar haka a wata hira da ta hada su. Sharjabi ya kara da cewa majalisarsa ta aika wasiku zuwa hukumomi daban-daban wadanda suke aiki da MDD danggane da rashin makamshi da kuma abinda a kasar Yemen amma sai shiru kake ji.
Kakakin majalisar koli na kare hakkin nbil’adama na kasar Yemen ya ce har yanzun kasashen saudiya da EAU suna ci gaba da tsare jiragen ruwa dauke da makamashi na kasar ta yemen. Ya kuma yi gargadin cewa idan har makamashi ya kara a kasar to kuwa kasar zata fada cikin mummunan hali.
342/